Ticker

6/recent/ticker-posts

Header Ads Widget

Responsive Advertisement

Sanatocin 109 na Nijeriya sun ba da kyautar Albashinsu na watan Disamba ga iyalan da bam ya kashewa Iyayensu a ƙauyen Tudun Biri na karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna.


 




Sanatocin 109 na Nijeriya sun ba da kyautar Albashinsu na watan Disamba ga iyalan da bam ya kashewa Iyayensu a ƙauyen Tudun Biri na karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna.


Sanatocin sun sanar da hakan a ranar Lahadi, lokacin da suka kai ziyarar ta’aziyya da jajanta wa ga iyalai da gwamnatin jihar Kaduna

.


Post a Comment

0 Comments